Wannan Labari Ya Faranta Zuciyar Duk Wani Me IMANI Da Tausayi Gamida Soyayyar Juna Da Take Tsakaninmu !
Alhamdu LILLAHI ala Kulli Haal . . .
'Yan Uwanmu 'Yan Agajin Da Akayi Garkuwa Dasu ALLAH Ya Kubutar Dasu Daga Hannun Azzalumai Marasa Imani
Idan me karatu bai mance ba dai a sati biyun da suka gabata ne wasu marasa Imani sukayi garkuwa da wadannan bayin ALLAH 'yan Agaji, kan hanyarsu ta komawa gida garin Issaa dake jahar SOKOTO
Bayan sun dawo daga taron karawa 'yan Agaji sanin makaman aiki a garin Dutse babban birnin jahar JIGAWA
Ya UBANGIJI Kasa hakan yazama sanadin nauyaya mizaninsu na Alkhairi
Ya ALLAH Kar Ka Kara Baiwa Irin Wadannan Azzaluman Dama Akan Koma Wanene A Doron Kasa
Alhamdu LILLAHI !
Alhamdu LILLAHI !!
Alhamdu LILLAHI !!!
Saturday, January 5, 2019
New
AN SAKI YAN AGAJIN IZALA DA AKAYI GARKUWA DA SU.
About Dan Arewa
SoraTemplates is a blogger resources site is a provider of high quality blogger template with premium looking layout and robust design. The main mission of SoraTemplates is to provide the best quality blogger templates.
FAGEN ADDINI
Tags
FAGEN ADDINI
Subscribe to:
Post Comments (Atom)

No comments:
Post a Comment