GANDUJE YA AMINCE A BUDE KASUWANNI A RANAKUN LARABA, JUMA'A DA LAHADI. - Arewagist.com.ng

Breaking

Arewagist.com.ng

Sayi DATA Ta MTN 1Gig 350, 2Gig 700 3Gig 1k 5Gig 1500 WhatsApp 08122225296

Monday, June 1, 2020

GANDUJE YA AMINCE A BUDE KASUWANNI A RANAKUN LARABA, JUMA'A DA LAHADI.

 GANDUJE YA AMINCE A BUDE KASUWANNI A RANAKUN LARABA, JUMA'A DA LAHADI.

Mai Girma Gwamna Dr Abdullahi Umar Ganduje OFR ya amince da bude duk kasuwannin Kano a ranakun da aka saba dage dokar hana zirga zirga a Kano wato Laraba, Juma'a da kuma Lahadi daga karfe 6am zuwa karfe 6pm. 

Sai dai Gwamnati na dada jan hankalin mutane da a tabbatar an saka safar fuska wato face mask a kuma ci gaba da tsare kai da sauran matakan da masana suka sanar.

No comments:

Post a Comment