Za a buɗe makarantu ranar 11 ga watan Oktoba a Bauchi - Arewagist.com.ng

Breaking

Arewagist.com.ng

Sayi DATA Ta MTN 1Gig 350, 2Gig 700 3Gig 1k 5Gig 1500 WhatsApp 08122225296

Friday, September 25, 2020

Za a buɗe makarantu ranar 11 ga watan Oktoba a Bauchi


 Za a buɗe makarantu ranar 11 ga watan Oktoba a Bauchi


Gwamnatin jihar Bauchi ta ce makarantun firamare da sakandare za su bude daga ranar 12 ga watan Oktoba mai kamawa.


Dole ne malamai da Dalibai su saka takumkumin Baki da hanci domin dakile yaduwar cutar korona.


An rufe makarantun ne a cikin matakan dakile cutar korona kimanin watanni shidda da suka wuce.


Cikin wata hira da kwamishinan ilmi na jihar Bauchi Dr Aliyu Tilde, ya shaida wa BBC cewa Gwamna Bala Muhammad Abdulkadir ne ya ba da izinin bude makarantun bayan da suka tattauna kan batun.


No comments:

Post a Comment