Ganduje ya jagoranci taro da limaman masallatan juma'a da limaman coci - Arewagist.com.ng

Breaking

Arewagist.com.ng

Sayi DATA Ta MTN 1Gig 350, 2Gig 700 3Gig 1k 5Gig 1500 WhatsApp 08122225296

Wednesday, May 20, 2020

Ganduje ya jagoranci taro da limaman masallatan juma'a da limaman coci

Mai Girma Gwamna Dr Abdullahi Umar Ganduje OFR ya Jagoranci Taro na Musamman da Limaman Juma'a na Kananan Hukumomi 44 dakuma Pastocin coci na Jihar Kano domin wayar musu dakai akan yadda Zasu kiyaye yaduwar cutar Coronavirus a guraren ibadu.

 Duk cikin shirye shiryen cigaba da sallar Juma'a da Sallar Idi da za'ayi da kuma Chocina daga bisani Gwamnati tabasu Safar baki don rabawa Jama'a.

Gwamna Yana tare da Mataimakinsa Dr Nasiru Yusuf Gawuna, Shugaban Majalisar Dokoki ta Jihar Rt Hon Abdulaziz Gafasa da sauran Kwamishonin da masu bada shawara. Yau, Laraba.20/5/2020

No comments:

Post a Comment