Kwamitin Ganin Wata Karkashin Jagorancin Sarkin Musulmi na neman wadanda jiya Sukace sunga wata jiya - Arewagist.com.ng

Breaking

Arewagist.com.ng

Sayi DATA Ta MTN 1Gig 350, 2Gig 700 3Gig 1k 5Gig 1500 WhatsApp 08122225296

Saturday, May 23, 2020

Kwamitin Ganin Wata Karkashin Jagorancin Sarkin Musulmi na neman wadanda jiya Sukace sunga wata jiya

WATA SABUWA: Kwamitin Ganin Wata Karkashin Jagorancin Sarkin Musulmi na neman wadanda jiya Sukace sunga wata

Kwamitin Ganin Watan Shawwal Na Fadar Mai Alfarma Sarkin Musulmi Ya Sanar Da Cewa Yana Neman Wadanda Suka Ga Wata Jiya Domin Akwai Yiwuwar Bada Wani Sabon Umarnin Yanzun Nan

No comments:

Post a Comment