Mai Girma Gwamna Dr Abdullahi Umar Ganduje OFR ya karbi bakuncin Minster agaji wato Hon Sadiya Umar Farouk wacce ta zo jihar Kano domin mika gudunmawar gwamnatin taraiya na mota 130 ta kayan abinci da suka hada da shinkafa da gero da masara, ga jihar Kano domin a rabawa masu karamin karfi wadanda ke da bukata musamman a wannan yanayi na tabarbarewar tattalin arziki saboda dokar hana zirga zirga wadda wannan ta hana mutane zuwa wajen aiyukan su domin neman abinda zasu ci.
Sunday, May 17, 2020
New
Ganduje ya karbi Tirololi 130 makare da kayan abinci daga ministar walwala da join kai
About Arewa Gist
SoraTemplates is a blogger resources site is a provider of high quality blogger template with premium looking layout and robust design. The main mission of SoraTemplates is to provide the best quality blogger templates.
Subscribe to:
Post Comments (Atom)

No comments:
Post a Comment